-
الجزء 29
Parte 29
-
Número de Versículos :
431
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 47
حَتَّىٰٓ أَتَىٰنَا ٱلۡيَقِينُ
“Har mutuwa ta zo mana.”
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 48
فَمَا تَنفَعُهُمۡ شَفَٰعَةُ ٱلشَّـٰفِعِينَ
Saboda haka ceton masu ceto ba zai amfane su ba
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 49
فَمَا لَهُمۡ عَنِ ٱلتَّذۡكِرَةِ مُعۡرِضِينَ
To me ya same su ne suke bijire wa wa’azi?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 50
كَأَنَّهُمۡ حُمُرٞ مُّسۡتَنفِرَةٞ
Kai ka ce su jakunan jeji ne da aka firgitar
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 51
فَرَّتۡ مِن قَسۡوَرَةِۭ
Da suka guje wa zaki
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 52
بَلۡ يُرِيدُ كُلُّ ٱمۡرِيٕٖ مِّنۡهُمۡ أَن يُؤۡتَىٰ صُحُفٗا مُّنَشَّرَةٗ
A’a, kowane mutum daga cikinsu yana so ne a ba shi takardu buxaxxu[1] (kafin su bi Annabi)
1- Watau a ba shi buxaxxen littafi wanda zai ba shi labari cewa Annabi Muhammadu () Manzon Allah ne.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 53
كَلَّاۖ بَل لَّا يَخَافُونَ ٱلۡأٓخِرَةَ
Faufau! A’a, su dai ba sa tsoron ranar lahira ne
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 54
كَلَّآ إِنَّهُۥ تَذۡكِرَةٞ
Tabbas, lalle shi (Alqur’ani) wa’azi ne
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 55
فَمَن شَآءَ ذَكَرَهُۥ
To duk wanda ya ga dama sai ya wa’azantu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 56
وَمَا يَذۡكُرُونَ إِلَّآ أَن يَشَآءَ ٱللَّهُۚ هُوَ أَهۡلُ ٱلتَّقۡوَىٰ وَأَهۡلُ ٱلۡمَغۡفِرَةِ
Ba sa kuma wa’azantuwa sai idan Allah Ya ga dama. Shi ne Ya cancanci taqawa, kuma Shi ne Ya cancanci yin gafara
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 1
لَآ أُقۡسِمُ بِيَوۡمِ ٱلۡقِيَٰمَةِ
Ina rantsuwa da ranar alqiyama
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 2
وَلَآ أُقۡسِمُ بِٱلنَّفۡسِ ٱللَّوَّامَةِ
Ina kuma rantsuwa da rai mai yawan zargin (kansa)[1]
1- Watau a kan gazawarsa wajen ayyukan alheri ko a kan aikata laifuka.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 3
أَيَحۡسَبُ ٱلۡإِنسَٰنُ أَلَّن نَّجۡمَعَ عِظَامَهُۥ
Yanzu mutum yana tsammanin ba za Mu tattara qasusuwansa ba?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 4
بَلَىٰ قَٰدِرِينَ عَلَىٰٓ أَن نُّسَوِّيَ بَنَانَهُۥ
E, (Mu) Masu iko ne a kan Mu daidaita gavovin yatsunsa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 5
بَلۡ يُرِيدُ ٱلۡإِنسَٰنُ لِيَفۡجُرَ أَمَامَهُۥ
Ba haka ba ne, mutum yana nufi ne kawai ya gurvata gabansa (da savon Allah)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 6
يَسۡـَٔلُ أَيَّانَ يَوۡمُ ٱلۡقِيَٰمَةِ
Yana tambaya yaushe ne ranar alqiyamar?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 7
فَإِذَا بَرِقَ ٱلۡبَصَرُ
To lokacin da gani ya ruxe
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 8
وَخَسَفَ ٱلۡقَمَرُ
Wata kuma ya yi duhu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 9
وَجُمِعَ ٱلشَّمۡسُ وَٱلۡقَمَرُ
Aka kuma haxe rana da wata (a mafitarsu)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 10
يَقُولُ ٱلۡإِنسَٰنُ يَوۡمَئِذٍ أَيۡنَ ٱلۡمَفَرُّ
A wannan rana ne mutum zai ce: “Ina wurin gudu?”
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 11
كَلَّا لَا وَزَرَ
Faufau, babu mafaka
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 12
إِلَىٰ رَبِّكَ يَوۡمَئِذٍ ٱلۡمُسۡتَقَرُّ
Zuwa ga Ubangijinka ne kawai matabbata take a wannan rana
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 13
يُنَبَّؤُاْ ٱلۡإِنسَٰنُ يَوۡمَئِذِۭ بِمَا قَدَّمَ وَأَخَّرَ
Za a bai wa mutum labari a wannan rana na abin da ya gabatar da kuma (abin da) ya jinkirtar (na ayyukansa)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 14
بَلِ ٱلۡإِنسَٰنُ عَلَىٰ نَفۡسِهِۦ بَصِيرَةٞ
A’a, shi dai mutum mai shaida ne a kan kansa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 15
وَلَوۡ أَلۡقَىٰ مَعَاذِيرَهُۥ
Ko da kuwa ya kawo uzururrukansa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 16
لَا تُحَرِّكۡ بِهِۦ لِسَانَكَ لِتَعۡجَلَ بِهِۦٓ
(Allah ya ce da Annabinsa): Kada ka motsa harshenka da shi (Alqur’ani) don gaggauta (karanta) shi
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 17
إِنَّ عَلَيۡنَا جَمۡعَهُۥ وَقُرۡءَانَهُۥ
Lalle tattara shi (a zuciyarka) da karanta shi yana kanmu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 18
فَإِذَا قَرَأۡنَٰهُ فَٱتَّبِعۡ قُرۡءَانَهُۥ
Saboda haka idan Muka karanta (maka) shi sai ka bi karatunsa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 19
ثُمَّ إِنَّ عَلَيۡنَا بَيَانَهُۥ
Sannan kuma bayaninsa yana kanmu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qiyama
O versículo : 20
كَلَّا بَلۡ تُحِبُّونَ ٱلۡعَاجِلَةَ
Haba, ku dai kawai kuna son duniya ne
-
-
Feito
Erro
-