-
الجزء 30
Parte 30
-
Número de Versículos :
564
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 10
وَهَدَيۡنَٰهُ ٱلنَّجۡدَيۡنِ
Muka kuma bayyana masa hanyoyi biyu[1]?
1- Watau hanyar alheri da hanyar sharri.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 11
فَلَا ٱقۡتَحَمَ ٱلۡعَقَبَةَ
Sai bai qetare hanya mai wahala[1] ba?
1- Watau hanyar da ta raba tsakaninsa da gidan Aljanna.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 12
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡعَقَبَةُ
Me kuma ya sanar da kai mece ce hanya mai wahala?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 13
فَكُّ رَقَبَةٍ
(Watau) ‘yanta wuyaye (bawa ko baiwa)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 14
أَوۡ إِطۡعَٰمٞ فِي يَوۡمٖ ذِي مَسۡغَبَةٖ
Ko kuma ciyarwa a wata rana ta yunwa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 15
يَتِيمٗا ذَا مَقۡرَبَةٍ
Ga maraya ma’abocin kusanci
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 16
أَوۡ مِسۡكِينٗا ذَا مَتۡرَبَةٖ
Ko miskini ma’abocin talauci
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 17
ثُمَّ كَانَ مِنَ ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡمَرۡحَمَةِ
Sannan kuma ya zama daga waxanda suka yi imani, suka yi wa junansu wasiyya da yin haquri kuma suka yi wa juna wasiyya da tausayawa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 18
أُوْلَـٰٓئِكَ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَيۡمَنَةِ
Waxannan su ne ma’abota dama[1]
1- Watau ‘yan Aljanna.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 19
وَٱلَّذِينَ كَفَرُواْ بِـَٔايَٰتِنَا هُمۡ أَصۡحَٰبُ ٱلۡمَشۡـَٔمَةِ
Waxanda kuwa suka kafirce wa ayoyinmu, su ne ma’abota hagu[1]
1- Watau ‘yan wuta.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Balad
O versículo : 20
عَلَيۡهِمۡ نَارٞ مُّؤۡصَدَةُۢ
A kansu akwai wuta abar kullewa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 1
وَٱلشَّمۡسِ وَضُحَىٰهَا
Na rantse da rana da walaharta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 2
وَٱلۡقَمَرِ إِذَا تَلَىٰهَا
Da kuma wata idan ya bi ta (wato ranar)[1]
1- Watau ya biyo bayan faxuwar rana.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 3
وَٱلنَّهَارِ إِذَا جَلَّىٰهَا
Da kuma wuni idan ya bayyana ta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 4
وَٱلَّيۡلِ إِذَا يَغۡشَىٰهَا
Da kuma dare idan ya lulluve ta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 5
وَٱلسَّمَآءِ وَمَا بَنَىٰهَا
Da kuma sama da gininta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 6
وَٱلۡأَرۡضِ وَمَا طَحَىٰهَا
Da kuma qasa da shimfixarta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 7
وَنَفۡسٖ وَمَا سَوَّىٰهَا
Da kuma rai da daidaitarsa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 8
فَأَلۡهَمَهَا فُجُورَهَا وَتَقۡوَىٰهَا
Sai Ya kimsa masa (gane) lalacewarsa da taqawarsa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 9
قَدۡ أَفۡلَحَ مَن زَكَّىٰهَا
Haqiqa wanda ya tsarkake shi (ran) ya rabauta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 10
وَقَدۡ خَابَ مَن دَسَّىٰهَا
Haqiqa kuma wanda ya binne shi da savo ya tave
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 11
كَذَّبَتۡ ثَمُودُ بِطَغۡوَىٰهَآ
Samudawa sun qaryata saboda xagawarsu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 12
إِذِ ٱنۢبَعَثَ أَشۡقَىٰهَا
Yayin da mafi tsagerancinsu ya zabura
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 13
فَقَالَ لَهُمۡ رَسُولُ ٱللَّهِ نَاقَةَ ٱللَّهِ وَسُقۡيَٰهَا
Sai Manzon Allah[1] ya ce da su: “Ku bar taguwar Allah da (ranar) shanta.”
1- Watau Annabi Salihu ().
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 14
فَكَذَّبُوهُ فَعَقَرُوهَا فَدَمۡدَمَ عَلَيۡهِمۡ رَبُّهُم بِذَنۢبِهِمۡ فَسَوَّىٰهَا
Sai suka qaryata shi sannan suka soke ta, sai Ubangijinsu Ya kama su da azaba saboda zunubinsu, sai Ya daidaita ta (watau qabilar wajen azaba)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratus Shams
O versículo : 15
وَلَا يَخَافُ عُقۡبَٰهَا
Kuma ba Ya tsoron abin da zai biyo bayanta[1]
1- Watau ba ya jin tsoron wani abu da hallaka su za ta haifar nan gaba.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Lail
O versículo : 1
وَٱلَّيۡلِ إِذَا يَغۡشَىٰ
Na rantse da dare idan ya lulluve (da duhunsa)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Lail
O versículo : 2
وَٱلنَّهَارِ إِذَا تَجَلَّىٰ
Da kuma wuni idan ya bayyana
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Lail
O versículo : 3
وَمَا خَلَقَ ٱلذَّكَرَ وَٱلۡأُنثَىٰٓ
Da kuma halittar namiji da mace
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Lail
O versículo : 4
إِنَّ سَعۡيَكُمۡ لَشَتَّىٰ
Lalle aikinku ya sha bamban
-
-
Feito
Erro
-