-
الجزء 30
Parte 30
-
Número de Versículos :
564
Surata:
Suratul Adiyat
O versículo : 7
وَإِنَّهُۥ عَلَىٰ ذَٰلِكَ لَشَهِيدٞ
Lalle kuma shi shaida ne a kan haka
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Adiyat
O versículo : 8
وَإِنَّهُۥ لِحُبِّ ٱلۡخَيۡرِ لَشَدِيدٌ
Lalle shi kuma mai tsananin son alheri ne[1]
1- Watau yana da tsananin son dukiya, wannan ne kuma yake sanya shi rowa.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Adiyat
O versículo : 9
۞أَفَلَا يَعۡلَمُ إِذَا بُعۡثِرَ مَا فِي ٱلۡقُبُورِ
Shin bai sani ba ne idan aka bankaxo abubuwan da suke cikin qaburbura?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Adiyat
O versículo : 10
وَحُصِّلَ مَا فِي ٱلصُّدُورِ
Aka kuma tattaro abubuwan da suke cikin qiraza?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Adiyat
O versículo : 11
إِنَّ رَبَّهُم بِهِمۡ يَوۡمَئِذٖ لَّخَبِيرُۢ
Lalle a wannan ranar tabbas Ubangijinsu Masani ne game da su
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 1
ٱلۡقَارِعَةُ
Mai qwanqwasa (zukata da tsoro)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 2
مَا ٱلۡقَارِعَةُ
Mece ce mai qwanqwsa (zukata da tsoro)?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 3
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡقَارِعَةُ
Kuma me ya sanar da kai mece ce mai qwanqwasa (zukata da tsoro)?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 4
يَوۡمَ يَكُونُ ٱلنَّاسُ كَٱلۡفَرَاشِ ٱلۡمَبۡثُوثِ
(Ita ce) ranar da mutane za su zama kamar xangon fari masu bazuwa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 5
وَتَكُونُ ٱلۡجِبَالُ كَٱلۡعِهۡنِ ٱلۡمَنفُوشِ
Duwatsu kuma su zama kamar kaxaxxiyar auduga[1]
1- Watau saboda rashin nauyinsu da warwatsuwarsu a cikin sararin sama.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 6
فَأَمَّا مَن ثَقُلَتۡ مَوَٰزِينُهُۥ
To amma wanda ma’aunan ayyukansa suka yi nauyi
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 7
فَهُوَ فِي عِيشَةٖ رَّاضِيَةٖ
To shi kam yana cikin rayuwa mai gamsarwa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 8
وَأَمَّا مَنۡ خَفَّتۡ مَوَٰزِينُهُۥ
Amma kuma duk wanda ma’aunan ayyukansa suka yi shafal
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 9
فَأُمُّهُۥ هَاوِيَةٞ
To shi makomarsa (wutar) Hawiya ce
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 10
وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا هِيَهۡ
Kuma me ya sanar da kai mece ce ita?
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Qari’a
O versículo : 11
نَارٌ حَامِيَةُۢ
Wuta ce mai tsananin zafi
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 1
أَلۡهَىٰكُمُ ٱلتَّكَاثُرُ
Alfahari da yawan (‘ya’ya da dukiya) ya shagaltar da ku[1]
1- Watau su xauke musu hankali har su kai ga barin xa’ar Allah.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 2
حَتَّىٰ زُرۡتُمُ ٱلۡمَقَابِرَ
Har kuka (mutu kuka) ziyarci qaburbura
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 3
كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
A’aha! (haka bai kamace ku ba) da sannu za ku sani
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 4
ثُمَّ كَلَّا سَوۡفَ تَعۡلَمُونَ
Sannan a’aha, da sannu za ku sani
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 5
كَلَّا لَوۡ تَعۡلَمُونَ عِلۡمَ ٱلۡيَقِينِ
Tabbas da za ku yi sani, sani na sakankancewa[1]
1- Watau wanda babu kokwanto ko kaxan a cikinsa.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 6
لَتَرَوُنَّ ٱلۡجَحِيمَ
Tabbas haqiqa za ku ga wutar Jahimu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 7
ثُمَّ لَتَرَوُنَّهَا عَيۡنَ ٱلۡيَقِينِ
Sannan tabbas haqiqa za ku gan ta gani da ido na sakankancewa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratut Takasur
O versículo : 8
ثُمَّ لَتُسۡـَٔلُنَّ يَوۡمَئِذٍ عَنِ ٱلنَّعِيمِ
Sannan kuma tabbas lalle za a tambaye ku a wannan ranar game da ni’imomin (da kuka mora a duniya)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Asr
O versículo : 1
وَٱلۡعَصۡرِ
Na rantse da zamani[1]
1- Wannan ya qunshi dare da rana waxanda su ne mahallin dukkan ayyukan bayi.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Asr
O versículo : 2
إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ لَفِي خُسۡرٍ
Lalle mutum yana cikin asara
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Asr
O versículo : 3
إِلَّا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ وَعَمِلُواْ ٱلصَّـٰلِحَٰتِ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلۡحَقِّ وَتَوَاصَوۡاْ بِٱلصَّبۡرِ
Sai dai waxanda suka yi imani suka kuma yi ayyuka nagari, suka kuma yi wa juna wasiyya da gaskiya, suka kuma yi wa juna wasiyya da haquri
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Humaza
O versículo : 1
وَيۡلٞ لِّكُلِّ هُمَزَةٖ لُّمَزَةٍ
Tsananin azaba ya tabbata ga duk wani mai yawan qyafice mai yawan suka[1]
1- Watau yawan qyafice ga mutane, yana kuma yawan sukan su da aibata su a bayan idanuwansu..
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Humaza
O versículo : 2
ٱلَّذِي جَمَعَ مَالٗا وَعَدَّدَهُۥ
Wanda ya tara dukiya ya qididdige ta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Humaza
O versículo : 3
يَحۡسَبُ أَنَّ مَالَهُۥٓ أَخۡلَدَهُۥ
Yana zaton cewa dukiyarsa za ta dawwamar da shi
-
-
Feito
Erro
-