-
الجزء 29
Parte 29
-
Número de Versículos :
431
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 39
وَمَا لَا تُبۡصِرُونَ
Da kuma abin da ba kwa gani
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 40
إِنَّهُۥ لَقَوۡلُ رَسُولٖ كَرِيمٖ
Lalle shi (Alqur’ani) tabbas zance ne na wani manzo mai girma
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 41
وَمَا هُوَ بِقَوۡلِ شَاعِرٖۚ قَلِيلٗا مَّا تُؤۡمِنُونَ
Shi kuwa ba zancen mawaqi ba ne. Kaxan ne qwarai kuke yin imani
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 42
وَلَا بِقَوۡلِ كَاهِنٖۚ قَلِيلٗا مَّا تَذَكَّرُونَ
Ba kuma zance ne na boka ba. Kaxan ne qwarai kuke wa’azantuwa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 43
تَنزِيلٞ مِّن رَّبِّ ٱلۡعَٰلَمِينَ
Shi saukakke ne daga Ubangijin halittu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 44
وَلَوۡ تَقَوَّلَ عَلَيۡنَا بَعۡضَ ٱلۡأَقَاوِيلِ
Kuma da ya qaga Mana wasu maganganu
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 45
لَأَخَذۡنَا مِنۡهُ بِٱلۡيَمِينِ
Tabbas da Mun kama shi da qarfi
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 46
ثُمَّ لَقَطَعۡنَا مِنۡهُ ٱلۡوَتِينَ
Sannan da Mun yanke masa jijiyar zuciyarsa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 47
فَمَا مِنكُم مِّنۡ أَحَدٍ عَنۡهُ حَٰجِزِينَ
Sannan kuma ba wani xaya daga cikinku da zai kare shi
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 48
وَإِنَّهُۥ لَتَذۡكِرَةٞ لِّلۡمُتَّقِينَ
Lalle shi (Alqur’ani) wa’azi ne ga masu kiyaye dokokin Allah
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 49
وَإِنَّا لَنَعۡلَمُ أَنَّ مِنكُم مُّكَذِّبِينَ
Lalle kuma Mu Muna sane da cewa a cikinku akwai masu qaryatawa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 50
وَإِنَّهُۥ لَحَسۡرَةٌ عَلَى ٱلۡكَٰفِرِينَ
Kuma lalle shi tabbas nadama ce ga kafirai
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 51
وَإِنَّهُۥ لَحَقُّ ٱلۡيَقِينِ
Kuma lalle shi tabbas gaskiya ce ta sakankancewa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Haqqa
O versículo : 52
فَسَبِّحۡ بِٱسۡمِ رَبِّكَ ٱلۡعَظِيمِ
Saboda haka ka yi tasbihi da sunan Ubangijinka Mai girma
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 1
سَأَلَ سَآئِلُۢ بِعَذَابٖ وَاقِعٖ
Mai tambaya ya yi tambaya game da wata azaba mai aukuwa[1]
1- Watau wadda Annabi () yake musu kashedi da ita idan sun qi imani. Duba Suratul Anfal, aya ta 32. Mai tambayar kuwa shi ne Nadhru xan Haris.
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 2
لِّلۡكَٰفِرِينَ لَيۡسَ لَهُۥ دَافِعٞ
Ga kafirai (wadda) ba ta da wani mai kaxe ta
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 3
مِّنَ ٱللَّهِ ذِي ٱلۡمَعَارِجِ
Daga Allah Mai matattakalai
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 4
تَعۡرُجُ ٱلۡمَلَـٰٓئِكَةُ وَٱلرُّوحُ إِلَيۡهِ فِي يَوۡمٖ كَانَ مِقۡدَارُهُۥ خَمۡسِينَ أَلۡفَ سَنَةٖ
Mala’iku tare da Jibrilu suna hawa zuwa gare Shi a cikin wata rana (wadda) gwargwadonta yake daidai da shekara dubu hamsin
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 5
فَٱصۡبِرۡ صَبۡرٗا جَمِيلًا
Sai ka yi haquri kyakkyawan haquri
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 6
إِنَّهُمۡ يَرَوۡنَهُۥ بَعِيدٗا
Lalle su suna ganin ta mai nisa ce
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 7
وَنَرَىٰهُ قَرِيبٗا
Mu kuma Muna ganin ta kusa-kusa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 8
يَوۡمَ تَكُونُ ٱلسَّمَآءُ كَٱلۡمُهۡلِ
A ranar da sama za ta kasance kamar narkakkiyar dalma
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 9
وَتَكُونُ ٱلۡجِبَالُ كَٱلۡعِهۡنِ
Duwatsu kuma su zama kamar kaxaxxiyar auduga (ta gashin tumaki)
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 10
وَلَا يَسۡـَٔلُ حَمِيمٌ حَمِيمٗا
Kuma aboki ba ya tambayar aboki
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 11
يُبَصَّرُونَهُمۡۚ يَوَدُّ ٱلۡمُجۡرِمُ لَوۡ يَفۡتَدِي مِنۡ عَذَابِ يَوۡمِئِذِۭ بِبَنِيهِ
(Alhali kuma) ana nuna musu junansu. Mai laifi ya riqa burin ina ma zai fanshi kansa daga azabar wannan rana da ‘ya’yansa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 12
وَصَٰحِبَتِهِۦ وَأَخِيهِ
Da matarsa da xan’uwansa
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 13
وَفَصِيلَتِهِ ٱلَّتِي تُـٔۡوِيهِ
Da danginsa waxanda suke kare shi
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 14
وَمَن فِي ٱلۡأَرۡضِ جَمِيعٗا ثُمَّ يُنجِيهِ
Da ma duk wanda yake a bayan qasa baki xaya, sannan (fansar) ta tserar da shi
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 15
كَلَّآۖ إِنَّهَا لَظَىٰ
Faufau! Lalle ita (wutar) Laza ce
-
-
Feito
Erro
-
Surata:
Suratul Ma’arij
O versículo : 16
نَزَّاعَةٗ لِّلشَّوَىٰ
Mai xaxxaye fatar kai
-
-
Feito
Erro
-