Lalle Ubangijinka Yana sane da cewa kai kana tsayawa qasa da kashi biyu cikin uku na dare, da kuma rabinsa, da kuma xaya bisa ukunsa, kai da wata jama’ar da take tare da kai. Allah ne kuma Yake qaddara dare da rana. Ya san kuma cewa, ba za ku iya qididdige (sa’o’insa) ba, don haka sai Ya yafe muku; to sai ku karanta abin da ya sauqaqa daga Alqur’ani. Ya san cewa daga cikinku akwai waxanda za su kasance marasa lafiya, waxansu kuma suna tafiya a bayan qasa don fatauci suna neman falala daga Allah, waxansu kuma suna yin yaqi saboda Allah; to sai ku karanta abin da ya sauqaqa daga gare shi (Alqur’ani). Ku kuma tsayar da salla, ku kuma ba da zakka, kuma ku bai wa Allah rance kyakkyawa[1]. Kuma abin da kuka gabatar wa kanku na wani alheri, to za ku same shi wurin Allah, shi ya fi alheri ya kuma fi girman lada. Ku kuma nemi gafarar Allah; lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin qai
1- Watau su ciyar da dukiyoyinsu don Allah wuraren da suka dace.
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 1
يَـٰٓأَيُّهَا ٱلۡمُدَّثِّرُ
Ya kai mai lulluva[1]
1- Shi ne Annabi () wanda ya lulluva da tufafinsa don tsoron mala’ikan da ya yi idon huxu da shi a karon farko a kogon Hira.
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 2
قُمۡ فَأَنذِرۡ
Tashi ka yi gargaxi
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 3
وَرَبَّكَ فَكَبِّرۡ
Kuma ka girmama Ubangijinka
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 4
وَثِيَابَكَ فَطَهِّرۡ
Ka kuma tsarkake tufafinka
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 5
وَٱلرُّجۡزَ فَٱهۡجُرۡ
Ka kuma qaurace wa (bautar) gumaka
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 6
وَلَا تَمۡنُن تَسۡتَكۡثِرُ
Kada kuma ka goranta wa (Ubangijinka) da ganin yawan (ayyukanka na qwarai)[1]
1- Watau kada yawansu ya ruxe shi har ya yi rauni wajen tsayuwa da ayyukan da’awa.
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 7
وَلِرَبِّكَ فَٱصۡبِرۡ
Ka kuma yi haquri game da Ubangijinka
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 8
فَإِذَا نُقِرَ فِي ٱلنَّاقُورِ
To idan an busa qaho
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 9
فَذَٰلِكَ يَوۡمَئِذٖ يَوۡمٌ عَسِيرٌ
To wannan ranar rana ce mai tsanani
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 10
عَلَى ٱلۡكَٰفِرِينَ غَيۡرُ يَسِيرٖ
A kan kafirai, ba mai sauqi ba ce
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 11
ذَرۡنِي وَمَنۡ خَلَقۡتُ وَحِيدٗا
Ka bar Ni da wanda Na halitta shi kaxai[1]
1- Watau a cikin mahaifiyarsa ba tare da dukiya ko ‘ya’ya ba. Shi ne Al-Walidu xan Mugira wanda ya addabi Annabi ().
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 12
وَجَعَلۡتُ لَهُۥ مَالٗا مَّمۡدُودٗا
Na kuma yi masa baiwa da dukiya maxuxuwa
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 13
وَبَنِينَ شُهُودٗا
Da kuma ‘ya’ya masu halartar (tarurruka tare da shi)
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 14
وَمَهَّدتُّ لَهُۥ تَمۡهِيدٗا
Na kuma shimfixa masa (kyakkyawar rayuwa) iyakar shinfixawa
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 15
ثُمَّ يَطۡمَعُ أَنۡ أَزِيدَ
Sannan yake kwaxayin in qara (masa)
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratul Muddassir
O versículo : 16
كَلَّآۖ إِنَّهُۥ كَانَ لِأٓيَٰتِنَا عَنِيدٗا
Faufau! Lalle shi ya kasance mai tsaurin kai ne ga ayoyinmu