Sura: Suratun Naba’i

Aya : 22

لِّلطَّـٰغِينَ مَـَٔابٗا

Makoma ce ga masu xagawa



Sura: Suratul Humaza

Aya : 5

وَمَآ أَدۡرَىٰكَ مَا ٱلۡحُطَمَةُ

Me kuma ya sanar da kai irin girman ‘Huxama’?



Sura: Suratul Humaza

Aya : 6

نَارُ ٱللَّهِ ٱلۡمُوقَدَةُ

Wuta ce ta Allah abar hurawa



Sura: Suratul Humaza

Aya : 7

ٱلَّتِي تَطَّلِعُ عَلَى ٱلۡأَفۡـِٔدَةِ

Wadda take mamaye zukata



Sura: Suratul Humaza

Aya : 8

إِنَّهَا عَلَيۡهِم مُّؤۡصَدَةٞ

Lalle ita abar kullewa ce da su[1]


1- Watau za a kulle kafirai a cikin ruf babu fita.


Sura: Suratul Humaza

Aya : 9

فِي عَمَدٖ مُّمَدَّدَةِۭ

A cikin ginshiqai miqaqqu (da suka kewaye ta)