Suka kuma sanya dangantakar nasaba tsakaninsa da mala’iku. Lalle kuwa su mala’iku sun san cewa tabbas su (masu wannan da’awar) za a kawo su (cikin wuta)
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 159
سُبۡحَٰنَ ٱللَّهِ عَمَّا يَصِفُونَ
Tsarki ya tabbata ga Allah daga abin da suke siffanta (Shi da shi)
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 160
إِلَّا عِبَادَ ٱللَّهِ ٱلۡمُخۡلَصِينَ
Sai dai bayin Allah waxanda aka tsarkake
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 161
فَإِنَّكُمۡ وَمَا تَعۡبُدُونَ
Lalle ku da abin da kuke bauta wa
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 162
مَآ أَنتُمۡ عَلَيۡهِ بِفَٰتِنِينَ
Ba za ku iya vatar da kowa da shi ba
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 163
إِلَّا مَنۡ هُوَ صَالِ ٱلۡجَحِيمِ
Sai dai wanda zai shiga wutar Jahima
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 164
وَمَامِنَّآ إِلَّا لَهُۥ مَقَامٞ مَّعۡلُومٞ
(Jibrilu ya ce da Mala’iku): “Ba xai daga cikinmu face yana da wani matsayi sananne[1]
1- Watau na bautar Allah da yi masa xa’a.
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 165
وَإِنَّا لَنَحۡنُ ٱلصَّآفُّونَ
“Lalle kuma mu masu yin sahu ne
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 166
وَإِنَّا لَنَحۡنُ ٱلۡمُسَبِّحُونَ
“Kuma lalle mu masu yin tasbihi ne.”
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 167
وَإِن كَانُواْ لَيَقُولُونَ
Kuma lalle su (kafirai) sun kasance suna cewa[1]:
1- Watau suna cika baki kafin a aiko musu da Manzon Allah ().
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 168
لَوۡ أَنَّ عِندَنَا ذِكۡرٗا مِّنَ ٱلۡأَوَّلِينَ
“Da muna da wani littafi irin na mutanen farko
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 169
لَكُنَّا عِبَادَ ٱللَّهِ ٱلۡمُخۡلَصِينَ
“Tabbas da mun kasance bayin Allah waxanda aka tsarkake.”
Relatar um Erro
Copiar
Feito
Erro
Compartilhar :
Surata:
Suratus Saffat
O versículo : 170
فَكَفَرُواْ بِهِۦۖ فَسَوۡفَ يَعۡلَمُونَ
(Yayin da Alqur’ani ya zo musu) sai suka kafirce da shi; to ba da daxewa ba za su sani